idan kasan baka BALAGA ba kada ka tanta mana labari by Admin So Ajali 08035720919
ππΏπΌπ ππΌππΌπ π½πΌππΌ π½πΌππΌππΌ π½πΌ ππππΌππ πΏππ'π πππΌπΏ ππ πππππ πΌπ½πππ πππΌππ π½ππ ππ ππ πΌπ
πΌππ π½ππ 08035720919 An yi wani dan yarbawa mai alamar tsoron Allah a fuska. Duk inda ya ga mata bai zama wajen.Ko ana hira tsakanin abokai da an fara zancen mata sai ya tattara rigar shi ya kara gaba. Balle kuma ya zo majalisa ya ga mace! Shi da wannan majalisar haihatan haihatan hudubar limamin Kazaure. Wata rana dan bawan Allahn nan ya kai ziyara can wani gari kusa da tsakiyar Nigeria. Da ya ke kawun shi a wannan garin ya ke zama.08035720919 Dan yarbawan ku sabida yanayin shi kowa Ustaz ya ke kiran shi. To kawun nan nashi na da ‘ya’ya uku. Biyu maza daya mace. Kuma duk sun balaga. Macen ita ce babbar su. Sunan ta Fatimo. Yaran nan su na da wata al’ada irin wacce Ustaz bai kauna. Wato in za su kasuwa tare za su tafi. Sai ka ga Fatimo ta rungume kanen ta kamar yadda diyan banza ke rungume maza. Ko a gida sai ka ga sun zauna ga cinya ga cin...